Girke GirkeLabaran Yau

Yadda Ake Miyar Waken Suya

Yadda Ake Miyar Waken Suya

Miyar waken suya miya ce wanda aka fi ci a kudancin kasar najeriya. a saukake ga yadda ake hada miyar waken suya (Soya Beans soup).

Kayan Hadi

waken suya

tumatur

ataruhu

albasa

ganyen albasa

maggi

manja

citta

alayyahu

Yadda Zaki Hada 

Ki sami waken suyan ki ki tsinceta ki gyara, sai ki jika kamar na minti 15 kikai amarka da miki idan adawo daga kai markade, dama kinada kayan hadin da aka kissafa, sai ki soya manjanki daga nan sai ki zuba markadaden kayan miya sai ki rufe idan ya soyu sai ki zuba wannan markaden waken suyan akai. Ki rufe miti goma zuwa shabiyar sai kizuba ganyenki na alayyahu da ganyen albasa.

Miyar Waken Suya
Miyar Waken Suya

kina iya ci da tuwon semo, ko na gari ko tuwon shinkafa ko sakwara.

Ba,a tace markaden waken suyan, kuma wannan miyar tana da auki sosai.

https://youtu.be/rCgfWefadFA

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button