EntertainmentNEWS

Kalli Yadda Rahama Sadau Ta Girgiza Yanan Gizo Da Zafafan Hotuna

Kalli Yadda Rahama Sadau Ta Girgiza Yanan Gizo Da Zafafan Hotuna

Rahama Sadau ta kasance shahararriyar yar wasan kyaikwayo na Hausa wato Kannywood datayi fice a fadin duniya.

Yanzu haka Rahama Sadau ta saki wasu sabbin hotuna a shafin wallafe wallafenta wanda har sanda suka girgiza kafafen sadarwan gabadaya. Sauqa qasa kadan dan ganewa kanka.

Sabbin Hotunan Rahama Sadau

DOWNLOAD ZIP/MP3

Takaichachen Tarihin Rahama Sadau

Rahama Sadau (an haife ta 7 Disamba 1997) yar wasan Najeriya ce, ƴar kasuwa, mai shirya fina-finai, ɗan rawa kuma mawaƙa. An haife ta kuma ta tashi a Kaduna, ta yi wasannin raye-raye tun tana karama da kuma lokacin da take makaranta. Ta yi suna ne a karshen shekarar 2013 bayan ta shiga masana’antar fina-finan Kannywood da fim dinta na farko Gani ga Wane.

Domin Sammun Sabbin Labarai Danna ⇒ Sabbin Labarai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button