KannywoodLabaran Yau

TOH FAH!! Allah Ya Mallaka Min Komai Mijin Aurene Kawai Na Rasa Cewar Hadiza Gabon

Wato kowa da irin jarabawan da Allah keh masa, jarumar kannywood mai suna Hadiza Gabon tafito shaffin zumunta na Twitter ta bayyana matsalanda ke damunta a rayuwa.

Jami’inmu na Labaranyau Blog yaci karo da wani posting da yar wasan kannywood tayi akan matsalan da take fama dashi.

Fitacciyar fuska a masana’antar kanyywood Hadiza Gabon ta ce Allah ya mallaka mata komi matsalarta daya ita ce, ba ta da mijin Aure.

Ta bayyana haka ne a shafinta Na twitter

DOWNLOAD ZIP/MP3

A makon dayagabata neh Hadiza Gabon tayi hira da shahararren dan fim kuma mawaki Adam A Zango wanda har ya fada wasu abubuwanda beh taba gayama kowaba.

Ga bidiyon

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button