KannywoodLabaran Yau

Walhy Saimun Koya Masa Hankali Sai Mun Kawar Dashi | IZZAR SO Takun Farko Season 3 Episode 8

Sabon episode na Izzar So Takun Farko ya rikirkita yanar gizo yanda masu kallo keh Allah wadai da irin halinda Honorable yake nunawa a fili.

Yakubu Muhammad yayi yunkurin amfani da karfin daukakansa wajen mallake abinda zuciyarsa ke bida amma saidai abin yaci tura yanda bukatunsa beh biyaba.

Izzar So Takun Farko Season 3 Episode 8 yazo da matukan rudani dayawa ganin yanda wasu keshan wahala mugayen kuma suna cikin jin dadi.

Abinda ya birgeni a wannan episode din shine yanda Lawan Ahmad yake rike girmansa baya gwada isa ko wani abu dukda amfi sonshi akan Yakubu Muhammad.

Ga Izzar So Takun Farko Season 3 Episode 8

Takaitacen Bayani Gameda Izzar So

Izzar So (Hausa: The Struggle) shiri ne na fina-finan Hausa na Najeriya wanda Bakori TV ya kirkira kuma Lawan Ahmad ne ya bada umarni.

Tauraro akwai Lawan Ahmad, Ali Nuhu, Aisha Najamu,  Minal Ahmad, da Ali Dawayya a matsayin babban jarumi.

Jerin yana bibiyar rayuwar mutane daban-daban waɗanda ke fuskantar kalubale daban-daban da gwagwarmaya a rayuwarsu ta sirri da ta sana’a.

Ana ɗaukarsa a matsayin jerin fina-finan Hausa da aka fi kallo a halin yanzu, tare da kallon sama da miliyan 1.9 a YouTube.

Haka kuma ta samu lambobin yabo da dama a bukukuwan fina-finai na gida da waje.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Watch African Stories

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button