Labaran Yau

An Harbi Dan Jaridar Kasar Iran Har Lahira Da Bindiga

An harbi dan jaridar kasar Iran har lahira da bindiga

Dan jaridar kasar iran aka kashe da bindiga har lahira a kudu maso yammacin kasar a Khuzestan, Hukumar labarai ta Tasnim ta bayyana hakan ranar Asabar.

Akbar Limuchi, shugaban gyaran rubuce rubucen labarai ta jaridar Tavsa e jonob, ya rasa ransa a hanun dan bindiga dadi wanda ya harbe shi a cikin wajen shan shayi a garin Izeh.

Dan bindigan ya gudu bayan ya yayi harbin.
Yan sanda sun cigaba da aiwatar da bincike dan gano masu hanu ciki.

DOWNLOAD ZIP/MP3

Yawan farmakin da ake kaiwa yayi yawa kasar yayin da ake samo rahoto duk makonni.

A watan Aprailu, babban dan sandan mai bincike da matar sa, da wani babban malami duk an kashe su a wurare daban daban.

Karin bayani, dalibai biyu masu addini, sun samu rauni bayan hatsarin mota da riske su.

Kasar iran Tana fuskantar tashin hankali na hare hare da ake kaiwa mutane tun daga mutuwar Mahsa Amini wanda ta ta mutu a hannun yan sanda dan zargin saka kayan da bai dace ba.

Najeriya: Yan sanda su kulle wanda ya bata Yar shekara hudu

Kwaman din yan sanda ta jihar legas ta kama maigadi wanda ya yi lalata da Yar shekara hudu.

Mai magana da yawun ofishin yan sandan, Benjamin Hundeyin, ya bayyana hakan a shafinsa na Twitter ran Asabar.

A bayanin Hundeyin, sun kama shi yana daure a hanun yan sanda.

“An kama wanda ake zargi, yana Kuma hanu.
“Ba mu amfani da tunanin mu Sai dai dalilai na zahiri wanda zai tabbatar mana da laifin mutum” a cewar sa.

Hukumar labarai ta kasa ta bayyana cewa an kama wanda ake zargi bayan wani ya kai karar Mai suna Olomo a shafin sa ta Twitter.

Ya kira yan sanda dan su kawo dauki kan lamarin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button