Labaran YauNEWS

Tinubu Ya Bukaci Dukkan Jakadun Najeriya A Fadin Duniya Da Su Dawo Gida

Tinubu Ya Bukaci Dukkan Jakadun Najeriya A Fadin Duniya Da Su Dawo Gida

Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Tuggar ne ya bayyana hakan a ranar Asabar, 2 ga watan Satumba.

Sanarwar da ta tabbatar da kiran da aka yi wa jakadun ta ce: “A ci gaba da binciken wasikar kiran da aka yi wa jakadan Najeriya a Burtaniya, Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ya yi karin haske kan cewa duk jakadun aiki da wadanda ba na aiki ba sun kasance jakadu. ya kuma nanata  umarnin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

“Jakadan jakadanci a matsayin wakilan kasar suna aiki ne bisa ga umarnin shugaban kasa kuma hakkinsa ne ya aika ko kiransu daga kowace kasa.”

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button