Labaran Yau

Sanata Orji Kalu Ya Rasa Matarsa A Hanun Mutuwa

Sanata Orji Kalu Ya rasa matarsa a hanun mutuwa

Sanata Orji Uzor Kalu, dan majalisan dattawa daga jihar Abia ya rasa matan sa Ifeoma Ada kalu, wanda ya bayyana hakan a shafin sadarwa na yanan gizo yau Litinin.

A cewar sa “Da ajiyan zuciya meh nauyi da zafi, Muna bayyana wucewar na har abada da daukaka, na Ifeoma kalu a shekaru sittin da daya.

Yana neman adduan jama’a da da masoya a cikin wannan mawuyancin hali.

Kalu ya auri Ifeoma Ada a disamba 1989, Kuma Allah ya Albarkaci auren da yara hudu: Neya Uzor kalu, Micheal Uzor Kalu, Olivia Uzor Kalu, Nicole Uzor Kalu.

Shi dan majalisan dattawa yana neman shugabancin majalisan goma.

Sauran bayanin na tafe……

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button