Labaran YauNEWS

Matasa Ne Zasu Jagoranci Yaqin Neman Zaben Tinubu- Sanwo olu

Matasa Ne Zasu Jagoranci Yaqin Neman Zaben Tinubu- Sanwo olu

Gomnan jihar lagos  Sanwo Olu yaace Matasa Ne Zasu Jagoranci Yaqin Neman Zaben Tinubu a 2023 yayi jawabinne a lokacin da dake ake gangamin yakin neman zaben Na Tinubu a jihar Lagos

Da yake jawabinshi gomnan jihar ta Lagos  Sanwo olu yace dalilinshi na cewa  Matasa Ne Zasu Jagoranci Yaqin Neman Zaben Tinubun shine yenda matasa sukayi dandazo on nuna goyon bayansu ga Jagoran Na yankin yarbawa Ahmed Bola Tinubu.

DOWNLOAD ZIP/MP3

taron wanda ya wakana a  Mobalaji Johnson Arena dake Onikan, a jihar ta  Lagos.

Ahmed Tinibu ya samu  halartan gangamin wanda ya tara Matasa daga gabaki daya shiyyar Kudu maso yamma, daga cikin tawagar akwai mataimakin gomnan jihar ta lagos, wanda yayi tsokaci da fatan nasarar jagorannasu.

Gangamin yasamu yasamu halartan Dubban matasa, da tarin kungiyiyin mata daga shiyyar Kudu maso yamman.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button