Kai Tsaye: Kalli Yadda Wasar Najeriya Da Ghana Ke Gudana

Kalli Yadda Wasar Najeriya Da Ghana Ke Gudana
Ranar wanka baa boye chibi, yanzu haka wasan kwallon kafa mai zafi ne yake gudana tsakanin Najeriya da Ghana.
Karfe Shida 6:00Pm na yamma agogon Najeriya da Nijar aka fara gwabzawa tsakanin manyan qasashen Africa guda biyu wato Najeriya da Ghana.
M A T C H D A Y! 🔥
🏟️ Moshood Abiola National Stadium, Abuja
🆚 #Ghana
⏲️6.00pm
📲 #NGAGHA #SoarSuperEagles
#2022WCQ pic.twitter.com/uod5Y7etxv— 🇳🇬 Super Eagles (@NGSuperEagles) March 29, 2022
Yanzu haka kowani bangare suna da kwallo daya da suka antaya ragar junansu.
Shan kwallo na farko T. Partey daga Ghana
Shan kwallo na biyu W. Troost-Ekong Daga Nijeriya
Domin sammun labarun kwallo – Danna Nan