Labaran YauNEWS

Yakamata Muyi Gwajin Kwakwalwa Wa Yen Takara Masu Shiga Zaben 2023 – NDLEA

Yakamata Muyi Gwajin Kwakwalwa Wa Yen Takara Masu Shiga Zaben 2023 – NDLEA

Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, Brig. Janar Buba Marwa (rtd) ne ya rubuta wasika zuwa ga shugaban jam’iyyar APC, Sanata Abdullahi Adamu, inda ya bukaci a bai wa jami’an hukumar NDLEA damar gudanar da aikinsu na gwajin ingancin kwakwalen masu neman takara a zabe mai zuwa.

Marwa ya kuma ce zai rubutawa jam’iyyar PDP, da sauran jam’iyyu cewa a ba wa jami’an NDLEA damar gudanar da gwajin kwakwalen ‘yan siyasa masu neman manyan mukamai.

DOWNLOAD ZIP/MP3

hakan nada muhimmanci dubi da tarin alummar wa yen siyasan ke shirin jagoranta cewa Mista Buba Marwa.

Da yake jawabi yayin gudanar da wani taro a Abuja, shugaban hukumar ta NDLEA ya bayyana cewa gwajin maganin ya zama dole domin tabbatar da cewa ‘yan siyasa masu rike da mukamai masu muhimmanci na kasa ba sa amfani da kason kasafin kudin su je su sayi hodar iblis ko muggon kwayoyi maimakon samar da ayyukan da ake bukata.

Ya bayyana cewa shaye-shayen miyagun kwayoyi na haifar da tabarbarewar tsaro a fadin kasar nan, don haka yana da kyau a fara daukar nauyin bincikar masu rike da mukaman gwamnati.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button