Labaran YauNEWS

Anga Watan Azumin Bana Yau

Anga Watan Azumin Bana Yau

Hukomar Kasar Saudiyya Ta Sanar da ganin watan azumin ramadana na wannan shekara Yau juma’a 1 ga watan Afrilu 2022.

Kasar Saudiyya ta bada umurnin daukan Azumi  ga dukannin musulmi daga gobe asabar.

DOWNLOAD ZIP/MP3

Anga watannne na ramadan a wasu sassa na kasar saudiyya,  banlagash,  pakistan.

Saidai haryanzu a Nijeriya babu wata sanarwa a hukumance na daukan azumin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button