Abu Dari Da Ake So Duk Musulmi Yayi Bayan Sallar Asuba
Manzon Allah in Akayi Sallar Asuba, in ya zauna a wurin baya Tashi Sai Rana ta fito. Yana ta zikiri Kuma yace Duk mai yin haka bare tabe ba. In anyi sallar asuba shikenan ka zauna, Akwai abu dari daya ce kayi.
Kace “Laa ilaha ilallah wahdahu laa sha rika lahu, Lahul mulku wa lahul hamdu wa huwa alaa kulli shai’in qadeer “
لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ وَحْ
Kayi kafa dari.
In kayi haka Allah zai baka lada dari, Allah zai yafe maka zunubi dari, Allah zai daukaka ka daraja dari. Ranan ba wanda ya kaika, Sai wanda ya yi irin wannan ya Kuma kara da abinda ya wuce ka.
Sannan kace “bismillahil ladhi layadhurru ma’asmihi shai’un fil ardi wala fissama wa huwas sami’ul Aleem”
بِسْمِ اللهِ الَّذِي لَا يَضُ
Kayi kafa uku, Allah zai kare ka daga sharrin mutum da Aljani.
Kace “Hasbiyallahu laa ilaha illahuwa Alaihi tawakkaltu wa huwa rabbil arshil Azeem”
حسبى الله لا إله إلا هو عليه ت
Kayi kafa bakwai.
Kace “Subhanallahi wa bi hamdihi”
سُبْحَانَ اللَّهِ وَبِحَمْدِهِ
Kace “Astaghfirullahal Azeemal ladhi laa ilaha illahuwal hayyul Qayyum wa’atubu ilaihi”
أسْتَغْفِرُ اللهَ الَّذِي لا إ
Kayi kafa dari.
Kayi wa Annabi sallati dari:
اللهم صل على محمد، وعلى آل مح
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa