Labaran YauPolitics

WATA SABUWA!! Mutane Dubu Dari Da Wike Ya Kaddamar Masu Bashi Shawara

A yau neh gwamnan jahar ribas ya kaddamar da masu bashi shawara a siyasa a shafinmu na Labaranyau.

Wike Ya kaddamar da masu bashi shawara Kan harkokin Siyasa mutun dubu dari 100,000.

Gwamnan jihar Ribas Nyesom ya bayyana hakan ne a shafinsa na Facebook Yana Mai cewa ⇓

A yau na kaddamar da kashin farkon mataimaka na musamman kan a harkokin siyasa na shiyyar Yankin Ribas ta Kudu-maso-Gabas da Ribas Ta Kudu maso Yamma na na kaddamar mataimaka na musamman Kan harkokin Siyasa Mutun dubu dari 100,000..

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button