NEWSLabaran TuranciPolitics

Na Fi Son Yaran Talakawa Fiye Da Yaran Dana Haifa- Inji Atiku Abubakar

Na Fi Son Yaran Talakawa Fiye Da Yaran Dana Haifa- Inji Atiku Abubakar

ì

Tsohon Mataimakin Shugaban kasar Nigeria Kuma Babban dan takaran shugaban kasar Nigeira a Jamiyyar adawa ta PDP Atiku Abubakar yace yafi son yaran talakawa fiye yaran da ya haifa a cikinshi.

Yayi wannan jawabine a babban taron dasukayi jiya laraba, na kaddamar da aniyarsa ta tsayawa takara a zaben 2023

Atiku shi yayi na biyu a karawarsa da Buhari zaben da akayi 2019 duka shugaban kasan yanzu Gen Muhammadu Buhari yabashi tazarar kuri’u miliyan biyu

Ko ya Jama’a ke ganin wannan furuci na Atiku.?


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading