
Na Fi Son Yaran Talakawa Fiye Da Yaran Dana Haifa- Inji Atiku Abubakar
ì
Tsohon Mataimakin Shugaban kasar Nigeria Kuma Babban dan takaran shugaban kasar Nigeira a Jamiyyar adawa ta PDP Atiku Abubakar yace yafi son yaran talakawa fiye yaran da ya haifa a cikinshi.
Yayi wannan jawabine a babban taron dasukayi jiya laraba, na kaddamar da aniyarsa ta tsayawa takara a zaben 2023
Atiku shi yayi na biyu a karawarsa da Buhari zaben da akayi 2019 duka shugaban kasan yanzu Gen Muhammadu Buhari yabashi tazarar kuri’u miliyan biyu
Ko ya Jama’a ke ganin wannan furuci na Atiku.?
Discover more from Labaran Yau
Subscribe to get the latest posts sent to your email.