PoliticsLabaran YauNEWS

Hotunan Buni Ya Mika Wuya Yayin Da Adamu Ya Karbi Ragamar Shugabancin APC

Hotunan Buni Ya Mika Wuya Yayin Da Adamu Ya Karbi Ragamar Shugabancin APC

Yayinda tsohon gwamnan jihar Nassarawa, Abdullahi Adamu, ya karbi mukamin shugaban jam’iyyar APC na kasa.

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya sallamar da ragamar shugabancin jam’iyyar APC ga sabon shugaba Adamu a hedikwatar jam’iyyar ta kasa da ke birnin tarayya Abuja ranar Laraba.

Ga Hotuna A Qasan Rubutun Nan ⇓

DOWNLOAD ZIP/MP3

Domin Samun Sabin Labarai Danna ⇒ NAN

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button