Labaran Turanci

Wani Mutum Mai Shekaru 65 Ya Dirkawa Ya’yansa Tagwaye Yan Shekara 14 Ciki

Wani mutum dan kasar Zambiya mai shekaru 65 ya yi wa ‘ya’yansa tagwaye ‘yan shekara 14 ciki.

Subhanallah Wani Mutum Mai Shekaru 65 Ya yiwa Ya’yansa Tagwaye Yan Shekara 14 Ciki

Shi da yayan nasa dukansu suna zaune ne a wani gini da bai kammalu ba saboda rashin isashen hali, wannan mutumin Zambiyan bashi da kudin da zai samu gidan da zai fi zama da ‘ya’yansa mata masu ciki.

Gaskiya dai labari beyi dabiba ganin cewa shine mahaifin su wadannan yara tagwaye.

Ga Hotuna Daga Bisani

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Watch African Stories

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button