
Jami’inmu na Labaranyau Blog ya samu labarin cewa Bayan an saki Murja Kunya Tik Tok daga hukumar yan sanda an makata kotun shari’ar musulunci.
Kotun shari’ar musulunci a jihar Kano ta aike da Murja Ibrahim Kunya jaruman TIKTOK gidan yari bisa zarginta da bata suna ga wasu abokanta.
Sai dai Murja ta musanta duka tuhume-tuhumen da ake mata.
Kotu ta dage shari’ar zuwa 16 ga wannan wata da muke ciki.
Karin bayani na nan tafe.
Discover more from Labaran Yau
Subscribe to get the latest posts sent to your email.