Labaran TuranciPolitics

WATA SABUWA!! Mutane Dubu Dari Da Wike Ya Kaddamar Masu Bashi Shawara

A yau neh gwamnan jahar ribas ya kaddamar da masu bashi shawara a siyasa a shafinmu na Labaranyau.

Wike Ya kaddamar da masu bashi shawara Kan harkokin Siyasa mutun dubu dari 100,000.

Gwamnan jihar Ribas Nyesom ya bayyana hakan ne a shafinsa na Facebook Yana Mai cewa ⇓

A yau na kaddamar da kashin farkon mataimaka na musamman kan a harkokin siyasa na shiyyar Yankin Ribas ta Kudu-maso-Gabas da Ribas Ta Kudu maso Yamma na na kaddamar mataimaka na musamman Kan harkokin Siyasa Mutun dubu dari 100,000..


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading