Labaran TuranciNEWS

Munkoreka Har Abada Daga Masallacin Apo- Dan Sadau

Munkoreka Har Abada Daga Masallacin Apo- Dan Sadau

Shugaban Kwamtin masallacin Juma’a na kwatas din ‘Yan Majalisu da ke Apo, ya ce gaba-daya sun kori limamin Masallacin Apo da ke Abuja, Sheikh Muhammad Nuru Khalid daga Masallacin.

Dansadau, ya ce sun kori Nuru Khalid ne gaba-daya saboda ya ki yin nadama bayan an dakatar da shi. biyo byan wasu bayanai na rashin yin nadama da shi sheikh nuru khalid yayi.

Shugaban kwamatin, ya bayyana hakan a ranar Litinin a wata takarda da kwamatin ya aikewa limamin.

Dansadau ya ce dalilin daukar sabon matakin na korarsa gaba-daya na kunshe cikin wata takarda da kwamitin masallacin ya fitar a ranar Litinin 04/04/2022 dauke da sa hannun Sanata Dansadau da aka aike wa Sheikh Nuru Khalid din.


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading