Labaran TuranciNEWS

Bayan Idona Ya Fita Da Aka Harbeni Na Mayardashi Da Hannunna – Zazzaky

Bayan Idona Ya Fita Da Aka Harbeni Na Mayardashi Da Hannunna – Zazzaky

Shugaban Kungiyar Shia Ta Nigeria Ibrahim El Zazzaky Yace lokacin da sojojin Nigeria suka budr mishi wuta,  harbi ya sameshi a ido wanda har yayi sanadiyyar fitowan idonshi na barin hagu,  nan take a bayaninshi ya mayar da idanun da hannunshi.

Zazzaky yayi wannan bayanine a wata video dayake jawabin, kadan daga cikin abubuwan da suka faru dashi lokacin fafatawarsu da sojojin Nigeria.

Wannan jawabi ya jawo cece kuce dayawa a kafafen sada zumunta na zamani,  ko ya Jama’a suke ganin wannan abun al’ajabi na Malam Ibrahim Zazzaky?


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading