
Bayan Idona Ya Fita Da Aka Harbeni Na Mayardashi Da Hannunna – Zazzaky
Shugaban Kungiyar Shia Ta Nigeria Ibrahim El Zazzaky Yace lokacin da sojojin Nigeria suka budr mishi wuta, harbi ya sameshi a ido wanda har yayi sanadiyyar fitowan idonshi na barin hagu, nan take a bayaninshi ya mayar da idanun da hannunshi.
Zazzaky yayi wannan bayanine a wata video dayake jawabin, kadan daga cikin abubuwan da suka faru dashi lokacin fafatawarsu da sojojin Nigeria.
Wannan jawabi ya jawo cece kuce dayawa a kafafen sada zumunta na zamani, ko ya Jama’a suke ganin wannan abun al’ajabi na Malam Ibrahim Zazzaky?
Discover more from Labaran Yau
Subscribe to get the latest posts sent to your email.