Labaran YauNEWS

Bayan Idona Ya Fita Da Aka Harbeni Na Mayardashi Da Hannunna – Zazzaky

Bayan Idona Ya Fita Da Aka Harbeni Na Mayardashi Da Hannunna – Zazzaky

Shugaban Kungiyar Shia Ta Nigeria Ibrahim El Zazzaky Yace lokacin da sojojin Nigeria suka budr mishi wuta,  harbi ya sameshi a ido wanda har yayi sanadiyyar fitowan idonshi na barin hagu,  nan take a bayaninshi ya mayar da idanun da hannunshi.

Zazzaky yayi wannan bayanine a wata video dayake jawabin, kadan daga cikin abubuwan da suka faru dashi lokacin fafatawarsu da sojojin Nigeria.

DOWNLOAD ZIP/MP3

Wannan jawabi ya jawo cece kuce dayawa a kafafen sada zumunta na zamani,  ko ya Jama’a suke ganin wannan abun al’ajabi na Malam Ibrahim Zazzaky?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button