Labaran TuranciEntertainmentNEWS

Ya Kuke Ganin Karawar Wasan Yau, Nigeria Da Ghana

Ya Kuke Ganin Karawar Wasan Yau, Nigeria Da Ghana

A Yau ne zaa kara wasan zakarun da zasu wakilci afrika a buga kofin duniya.  Wanda za’ayi  tsakanin Najeriya Da Ghana.

Kasashen Biyu Sunhadu A Karon Farko a Accra Babban Birnin Ghana Yenda akatashi kunnen doki ba tare da an zura kwallo ba.

Yau Nigeria zata karbi bakoncin ghana a babban stadium din kasar da ke jihar Lagos

Ko ya kuke ganin zata kaya..?


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading