PoliticsLabaran TuranciNEWS

Hotunan Buni Ya Mika Wuya Yayin Da Adamu Ya Karbi Ragamar Shugabancin APC

Hotunan Buni Ya Mika Wuya Yayin Da Adamu Ya Karbi Ragamar Shugabancin APC

Yayinda tsohon gwamnan jihar Nassarawa, Abdullahi Adamu, ya karbi mukamin shugaban jam’iyyar APC na kasa.

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya sallamar da ragamar shugabancin jam’iyyar APC ga sabon shugaba Adamu a hedikwatar jam’iyyar ta kasa da ke birnin tarayya Abuja ranar Laraba.

Ga Hotuna A Qasan Rubutun Nan ⇓

Domin Samun Sabin Labarai Danna ⇒ NAN


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading