Labaran Turanci

Wani Mutum Mai Shekaru 65 Ya Dirkawa Ya’yansa Tagwaye Yan Shekara 14 Ciki

Wani mutum dan kasar Zambiya mai shekaru 65 ya yi wa ‘ya’yansa tagwaye ‘yan shekara 14 ciki.

Subhanallah Wani Mutum Mai Shekaru 65 Ya yiwa Ya’yansa Tagwaye Yan Shekara 14 Ciki

Shi da yayan nasa dukansu suna zaune ne a wani gini da bai kammalu ba saboda rashin isashen hali, wannan mutumin Zambiyan bashi da kudin da zai samu gidan da zai fi zama da ‘ya’yansa mata masu ciki.

Gaskiya dai labari beyi dabiba ganin cewa shine mahaifin su wadannan yara tagwaye.

Ga Hotuna Daga Bisani


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading