Labaran YauNEWS

Shin Wa PDP Zasu Tsayar 2023- Ziyarar Yentakara Gidan Atiku Abubakar

Shin Wa PDP Zasu Tsayar 2023- Ziyarar Yentakara Gidan Atiku Abubakar

Yau ne Yen  takaran Shugabancin Najeriya Guda Uku  karkashin tutar jamiyyar PDP a zabe mai gabatowa na 2023 suka kai ziyara har gida don neman hadin kai a shirinsu na tunkarar  zabe mai gabatowa gidan Tsohon shuban kasar Najeriya lokacin mulkin Olusegun Obasanjo 1999 kuma babban dan takaransu na zaben da wuce 2019 Alh Atiku Abubakar (Wazirin Adamawa)

A Tawagar ziyaran Ya Hada sauran Yen takara uku da suka siya form din tsayawa takaran Shugabancin Najeriya a karkashin jamiyyar PDP Din Akwae:,  Tsohon Shugaban sanatocin Nigeria Sen Bukola Saraki, Gomnan Jihar Bauchi Bala Muhammad Kaura, Gomnan Jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal.

Ko Wa Kuke Ganin Za’a Janyewa Takaran Shugabancin Najeriya Karkashin Jamiyyar PDP A Zaben 2023

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button