Labaran TuranciNEWS

Anga Watan Azumin Bana Yau

Anga Watan Azumin Bana Yau

Hukomar Kasar Saudiyya Ta Sanar da ganin watan azumin ramadana na wannan shekara Yau juma’a 1 ga watan Afrilu 2022.

Kasar Saudiyya ta bada umurnin daukan Azumi  ga dukannin musulmi daga gobe asabar.

Anga watannne na ramadan a wasu sassa na kasar saudiyya,  banlagash,  pakistan.

Saidai haryanzu a Nijeriya babu wata sanarwa a hukumance na daukan azumin.


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading