Labaran TuranciNEWS

Pantami Ya Samar Wa Gombe State Tallafi

Pantami Ya samo wa Gombe tallafi

Ministan sadarwa da arzikin na’ura Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami na mulkin shugaba Muhammadu Buhari ya samo wa Gombe tallafin Shinkafa Buhu dubu takwas da dari biyu da ashirin da takwas cikin tallafin shugaban kasa.

Wanda suka hallarci taron akwai sarakuna, maluman addini da sauransu, wanda shi Pantami ya damka wa Amana domin rabawa mutane da suka fi bukata.


Discover more from Labaran Yau

Subscribe to get the latest posts sent to your email.

Join Our:  WhatsApp Group  |  Telegram

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Discover more from Labaran Yau

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading