NEWSAddini

ALLAH Ya Yi Rasuwa Wa Na’ibin Limamin Babban Masallacin Gwallaga A Bauchi Rasuwa A Yau 16 Ga Watan 10

ALLAH Ya Yi Rasuwa Wa Na’ibin Limamin Babban Masallacin Gwallaga A Bauchi Rasuwa A Yau 16 Ga Watan 10

ALLAH Ya Yi Rasuwa Wa Na’ibin Limamin Babban Masallacin Gwallaga A Bauchi Rasuwa A Yau 16 Ga Watan 10.

Innalilla wa inna ilaihi raji’oon

 

Na’ibin Limamin Masallacin Gwallaga kuma limamin masallacin Awala, Na Bauchi ya rasu a ranar yau 16 ga watan goma.

 

Wanda akayi Sallar Janaza a yau Lahdi 5:00 na yamman a Masallacin Gwllaga Bauchi in sha’allah

 

Allah ya jikan Malam Isa Umar ya masa Rahama ya kai haske kabarin ya dayyaba zuriyarsa.

Ameen

 

Allahu Akbar Mutuwa rigar kowa.

 

Da sallolinka da hudubarka za mu ringa tunaka

 

Allah ka sa mu rabu da Duniya lafiya sannan mu cika da imani ameen

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button