
Sanata Orji Kalu Ya rasa matarsa a hanun mutuwa
Sanata Orji Uzor Kalu, dan majalisan dattawa daga jihar Abia ya rasa matan sa Ifeoma Ada kalu, wanda ya bayyana hakan a shafin sadarwa na yanan gizo yau Litinin.
A cewar sa “Da ajiyan zuciya meh nauyi da zafi, Muna bayyana wucewar na har abada da daukaka, na Ifeoma kalu a shekaru sittin da daya.
Yana neman adduan jama’a da da masoya a cikin wannan mawuyancin hali.
Kalu ya auri Ifeoma Ada a disamba 1989, Kuma Allah ya Albarkaci auren da yara hudu: Neya Uzor kalu, Micheal Uzor Kalu, Olivia Uzor Kalu, Nicole Uzor Kalu.
Shi dan majalisan dattawa yana neman shugabancin majalisan goma.
Sauran bayanin na tafe……
Discover more from Labaran Yau
Subscribe to get the latest posts sent to your email.